-
Muammar Muhammad Abdullahi posted an update
Duk lokacin da kaji a ranka cewa, Aurar Mace ta gari wayonka ne zai baka, kudinka, martabarka ko iliminka toh wallahi lissafi ta kwace
Allah ne kawai zai iya baka, tunda shima arziki ne samun mace ta gari
Mu da ba mu yi auren nan ba Allah Ka bamu na gari
Jameela El, Bîñgèl KÀKÀ and Hussain Miga-
Ameen
1 -
Thankyou Abdulaziz
-
Ameen
1
-